Duk abu dayane sai dai daga lokacin da aka ji zuciya tana raya cewa, in ba’a samu wanda a ke so ba, gara a mutu kowa ya rasa, hakan seya nuna mana ciwa So ake yi ba Kaunaban. A takaice dai SO tsakani da Allah shi ake kira Kauna.
Abubuwan dake janyo SO + Kauna
– Kyau
– Kudi
– Nasaba (Dangi)
– Addini
– Ilimi
– Gaskiya
– Amana
– Kunya
– Kyauta. DS
BY NAIMISMO1– Kudi
– Nasaba (Dangi)
– Addini
– Ilimi
– Gaskiya
– Amana
– Kunya
– Kyauta. DS











No comments:
Write comments