kamar dai uwar gida ta tambayi marya cewa me kike yiwa mai gida ne naga duk hankalinshi ya dawo kanki sai tace sumba(kiss) saboda haka yake uwar gida yakamata kisan cewa kiss yana da matukar muhimmanci marar misali wajen kara dankon soyayya tsakaninki da mai gida dan duk lokacin da zaki yiwa mai gida kiss zai ji aransa
ashe baki kyamarsa kuma baki gudunsa kema haka zaki aji ranki in ya yi maki kuma yinsa yana taka rawar gani wajen motsa sha'warku, kuma ita kiss nan bawai sai baki da baki ne kawai ake yinta ba ko ina a jikin mijinki zaki iya yi masa, shima kuma miji zai iya kiss matarsa a ko ina ajikinta kamarsu.
NONONTA,
BAKINTA,
FUSKARTA,
GOSHINTA,
CIBIYARTA,
DA DAI SAURANSU;
kuma yana daga cikin manya-manya abubuwanda ke kara dankon soyayya tsakanin mata da miji da kuma motsa sha'awa,kuma alama ce dake nuna irin tsananin son da kikewa mijinki shima kuma haka lalle wannan ba karamar dabara bace,ki jaraba uwar gida zaki dace da yarda Allah.
*ABIN LURA*
mata da yawa suna manta wanna bansan ko kunya bace tasa bata kiss kiss yanada amfani ga miji yar'uwa inda bakiyi ki gwada koda sau daya ne zaki sha mamaki.











No comments:
Write comments