Fateema Habeeb 18
na
Jamilu el hussain zazzau
dedicated to
Amina baba kaduna
misalin karfe goma na safe lokacin kowani students na class, kai tsaye fatima ta fito daga staff ta nufi office din principal,
permission ta dauka, principal yace yes shigo, fuskanta a sake ta shigo ta samu waje ta zauna, kallo principal ya watso mata yace copper meke faruwa?
hannu tasa a jaka ta dauko wannan wasikar ta mika mishi, principal ya amsa ya karanta, yana gama karantawa ya dago kai ya kalle ta yace copper waye yay miki wannan wasikar?
tace sir wani student ne, kuma na waye shi, yace idan kin ganshi zaki iya nuna shi? tace yes sir, yace ok tashi muje, kai tsaye su zame staff principal ya kwaso teachers sama da goma kowanne rike da bulala a hannu sunufi class din su habib,
suna shiga class din students kowa ya mike, tashi guda cikin kowa ya duri ruwa, cikin zafin rai principal yace waye habib sani? mikewa habib yayi yace gani sir, yace come out, a tsorace habib ya kama hanya ya fito, tsawa principal ya daka mishi yace kai da waye kuje copper's lodge jiya?
waigawa habib yayi ya kalli abdurrahaman yaga sai famar kyarma ya keyi idanuwan sa duk sun ciko kamar zeyi kuka, yace sir bezo ba, principal yace ok wuce muje, agaba su tasa shi zuwa staff, suna zuwa habib yasa guiwar sa akasa,
kallo principal ya watso mishi yace waya rubuta wannan wasikar? habib yace nine, yana fadin haka principal ya wanka mishi mari yace idiot,
kallon teachers din nan yayi yace ku bashi kashi, ji kake tas tas tas duka kawai tako ina, ko kuka habib ya kasayi sai ninshi kawai, ganin jikin sa yayi laushi principal yace ku barshi haka, ya kalle shi yace toya kana kan bakar ka koka saki?
dago kai habib yayi yace sir har yanzu ina sonta, principal yace ashe be dakuba ku cigaba, tas tas su cigaba da tsulan shi, principal yace ku dakata, kallo principal ya sake watso mishi yace toya ka janye ko kuwa?
kai habib ya dago ya kalli fatima yace I love u, jin haka yasa finance ya kalli principal yace sir ina ganin bayin kansa bane, ba mamaki akwai abinda ke damun sa, yana da kyau koda iyayen shine a bincika aji ko yana da tabin hankali, principal yace ok bari mu gwada yin hakan mugani,
kallon habib yayi yace tashi muje, kai tsaye ya tasa shi agaba zuwa office din sa, paper ya samu yay rubutu yace amshi wannan ka wuce gida yanzu ka kaima mahaifin ka,
amsar paper din habib yayi ya fito, jikin wata bishiya ya samu ya zauna yana huta gajiyar dukan da yasha, ana tashi school habib yabi ayarin students sunufi gida,
tafiya su keyi class mate din shi kowa na fadin albarkacin bakin sa, wannan yace gaskiya habib kayi rashin hankali, wannan yace gaskiya baka kyauta ma kanka ba, murmushi habib yayi yace bazaku gane bane, Ishaq din class din su yay dariya yace aikai daka gane gashinan an baka sakamakon ganewar, haka su cigaba da tafiya har suka isa gida,
habib na shiga gida murja ta ganshi a yamutse kamar wanda ya fito daga prison, matsowa kusa dashi tayi taga rigarsa har tana yagewa tsabar duka,
daga rigar tayi taga bayansa yayi rudu rudu ga shaidar bulala, har tana hawaye tace Habeeb waya maka irin wannan hukuncin,
numfashi yaja yace umma su nada yawa, tace to laifin me kayi haka? ko dai tun akan wannan maganar ta kwana kine?
from the experience of jamilu zazzau
WhatsApp 08104550703
na
Jamilu el hussain zazzau
dedicated to
Amina baba kaduna
misalin karfe goma na safe lokacin kowani students na class, kai tsaye fatima ta fito daga staff ta nufi office din principal,
permission ta dauka, principal yace yes shigo, fuskanta a sake ta shigo ta samu waje ta zauna, kallo principal ya watso mata yace copper meke faruwa?
hannu tasa a jaka ta dauko wannan wasikar ta mika mishi, principal ya amsa ya karanta, yana gama karantawa ya dago kai ya kalle ta yace copper waye yay miki wannan wasikar?
tace sir wani student ne, kuma na waye shi, yace idan kin ganshi zaki iya nuna shi? tace yes sir, yace ok tashi muje, kai tsaye su zame staff principal ya kwaso teachers sama da goma kowanne rike da bulala a hannu sunufi class din su habib,
suna shiga class din students kowa ya mike, tashi guda cikin kowa ya duri ruwa, cikin zafin rai principal yace waye habib sani? mikewa habib yayi yace gani sir, yace come out, a tsorace habib ya kama hanya ya fito, tsawa principal ya daka mishi yace kai da waye kuje copper's lodge jiya?
waigawa habib yayi ya kalli abdurrahaman yaga sai famar kyarma ya keyi idanuwan sa duk sun ciko kamar zeyi kuka, yace sir bezo ba, principal yace ok wuce muje, agaba su tasa shi zuwa staff, suna zuwa habib yasa guiwar sa akasa,
kallo principal ya watso mishi yace waya rubuta wannan wasikar? habib yace nine, yana fadin haka principal ya wanka mishi mari yace idiot,
kallon teachers din nan yayi yace ku bashi kashi, ji kake tas tas tas duka kawai tako ina, ko kuka habib ya kasayi sai ninshi kawai, ganin jikin sa yayi laushi principal yace ku barshi haka, ya kalle shi yace toya kana kan bakar ka koka saki?
dago kai habib yayi yace sir har yanzu ina sonta, principal yace ashe be dakuba ku cigaba, tas tas su cigaba da tsulan shi, principal yace ku dakata, kallo principal ya sake watso mishi yace toya ka janye ko kuwa?
kai habib ya dago ya kalli fatima yace I love u, jin haka yasa finance ya kalli principal yace sir ina ganin bayin kansa bane, ba mamaki akwai abinda ke damun sa, yana da kyau koda iyayen shine a bincika aji ko yana da tabin hankali, principal yace ok bari mu gwada yin hakan mugani,
kallon habib yayi yace tashi muje, kai tsaye ya tasa shi agaba zuwa office din sa, paper ya samu yay rubutu yace amshi wannan ka wuce gida yanzu ka kaima mahaifin ka,
amsar paper din habib yayi ya fito, jikin wata bishiya ya samu ya zauna yana huta gajiyar dukan da yasha, ana tashi school habib yabi ayarin students sunufi gida,
tafiya su keyi class mate din shi kowa na fadin albarkacin bakin sa, wannan yace gaskiya habib kayi rashin hankali, wannan yace gaskiya baka kyauta ma kanka ba, murmushi habib yayi yace bazaku gane bane, Ishaq din class din su yay dariya yace aikai daka gane gashinan an baka sakamakon ganewar, haka su cigaba da tafiya har suka isa gida,
habib na shiga gida murja ta ganshi a yamutse kamar wanda ya fito daga prison, matsowa kusa dashi tayi taga rigarsa har tana yagewa tsabar duka,
daga rigar tayi taga bayansa yayi rudu rudu ga shaidar bulala, har tana hawaye tace Habeeb waya maka irin wannan hukuncin,
numfashi yaja yace umma su nada yawa, tace to laifin me kayi haka? ko dai tun akan wannan maganar ta kwana kine?
from the experience of jamilu zazzau
WhatsApp 08104550703










No comments:
Write comments