Fateema Habeeb 04
na
Jamilu el hussain zazzau
dedicated to
Amina baba kaduna
Cigaban labari
Washe gari da sassafe fatima ta tashi tai sallah, tana idarwa ta shiga toilet tai wanka, kafin ta fito nusaiba ta riga ta gama shirya musu break fast,
suna gama karyawa dad din su yasa akira mishi ita, fatima na shigowa ta gasshe shi cikin ladabi, sannan yafara yi mata nasiha kamar haka,
me sunan mama yanzu kin manyan ta, kin fara sanin abubuwan dasu dace da kuma wadan da basu dace ba, saboda haka abinda nake so dake shine ki kula da kan ki, ki kasance mai kamun kai aduk inda kike,
sannan ki rike ibada da kyau kada kiyi wasa da sallah, banda kuma yin kawayen banza, domin kinga wannan garin da zakije bakon wuri ne, idan kin kula da kan ki Allah zai taimake ki,
tace insha Allahu zan kula, yace to Allah ya miki al barka, tace amin dad, tana fitowa daga nan ta shiga dakin hajia, kallo hajia ta watso mata tace to fatee sai akula sosai,
banda yawace yawace, sannan kuma ina kara jan kunnin ki cewa ki rikewa kamal alkawari, murmushi fatima tayi tace insha Allah mom,
Cikin falo ta dawo ita da nusaiba su zauna, jim kadan sai ga kamal ya iso, yana parking ya kirata a waya, da sauri ta yunkura ta fito taje ta same shi,
tun daga nesa ta jefo mishi kallo cikin shagwaba, murmushi sahibin yayi yace har kin shirya ko? tace uhm, da wuri na tashi ai, sakin fuska yayi gami da ajiyar zuciya,
sannan ya cire zoben dake hannun sa ya mika mata, cike da annashuwa ta amsa ta saka, sannan itama ta cire nata ta mika mishi, yace wannan shima zai kara taimaka mana akoda yaushe wajen tunawa da juna,
ajiyar zuciya fatima tayi, tace hakane, kamal ya jefo mata wani kallo cikin yanayi na tausayi, yace tawan zan rike miki amana bazan soyayya da kowace mace ba, saboda haka kema inason ki rike min irin wannan alkawarin,
cikin sassanyar murya tace hubby kada ka damu zan rike maka amana aduk inda nake a fadin duniyar nan, kamal yay murmushi yace nagode Allah ya barmu tare, tace amin, fira su cigaba dayi har lokacin wucewar ta yayi,
kanta tsaye ta shiga cikin gida, kamal na tsaye jikin motar sa yana jiran ta,
tana shiga gida ta shiga dakin mom domin suyi bankwana, rungume ta tayi tana kuka, hajia tace to kiyi shiru haka ko, da sauri nusaiba da bashir su dauka mata kayan ta zuwa kofar gida,
but kamal ya bude ya saka kayan, har wajen mota hajia ta rako fatima, kamal na ganin fitowar su da sauri yazo cikin ladabi ya gasshe da hajia,
kofa ya budewa fatima ta shiga gidan gaba, nusaiba da bashir su zauna a kujerar baya sannan yay ma motar key su wuce,
jim kadan suka isa school din, suna zuwa su iske students kowa ya hallara motocin tafiyar kawai ake jira, jikin wata bishiya kamal da fatima suje su sami kujera su zauna, babu abinda su keyi sai musayar kalaman soyayya,
jim kadan motocin daza su kwashe su suka iso, motar daza ta dauki su fatima na isowa kamal ya rakota har bakin kofar motar, tana zama ya kalli yusif dake zaune kusa da ita yace abokina ga kanwa nai maka ka kula min da ita, murmushi yusif yayi yace kar ka damu,
kowa na gama shiga direba yay key su kama hanya, kamal da fatima sai kallon juna suke ta mirror har motar ta kule,
kamal na tsaye ya dafa motar sa yana tunanin ta, kadan nusaiba tai murmushi tace yaya kamal ai sun wuce mutafi ko, numfashi yaja sannan yay murmushi shima yace ku shiga mu wuce,
da sauri su shiga motar ya mayar dasu gida,
misalin karfe biyun rana kamal yakira ta awaya, tana dubawa tace dan halak kamar kasan kai nake tunani, tana dagawa tace hello hubby,
yace na'am kun isa kuwa? tace aa wallahi har yanzu muna hanya, yace wai ashe garin da nisa, tace wallahi kuwa, yace to shi kenan Allah ya sauke ku lafiya, tace amin,
yace to saina kara kiran ki zuwa anjima, tace ok hubby nagode,
from the experience of jamilu zazzau
WhatsApp 08104550703
na
Jamilu el hussain zazzau
dedicated to
Amina baba kaduna
Cigaban labari
Washe gari da sassafe fatima ta tashi tai sallah, tana idarwa ta shiga toilet tai wanka, kafin ta fito nusaiba ta riga ta gama shirya musu break fast,
suna gama karyawa dad din su yasa akira mishi ita, fatima na shigowa ta gasshe shi cikin ladabi, sannan yafara yi mata nasiha kamar haka,
me sunan mama yanzu kin manyan ta, kin fara sanin abubuwan dasu dace da kuma wadan da basu dace ba, saboda haka abinda nake so dake shine ki kula da kan ki, ki kasance mai kamun kai aduk inda kike,
sannan ki rike ibada da kyau kada kiyi wasa da sallah, banda kuma yin kawayen banza, domin kinga wannan garin da zakije bakon wuri ne, idan kin kula da kan ki Allah zai taimake ki,
tace insha Allahu zan kula, yace to Allah ya miki al barka, tace amin dad, tana fitowa daga nan ta shiga dakin hajia, kallo hajia ta watso mata tace to fatee sai akula sosai,
banda yawace yawace, sannan kuma ina kara jan kunnin ki cewa ki rikewa kamal alkawari, murmushi fatima tayi tace insha Allah mom,
Cikin falo ta dawo ita da nusaiba su zauna, jim kadan sai ga kamal ya iso, yana parking ya kirata a waya, da sauri ta yunkura ta fito taje ta same shi,
tun daga nesa ta jefo mishi kallo cikin shagwaba, murmushi sahibin yayi yace har kin shirya ko? tace uhm, da wuri na tashi ai, sakin fuska yayi gami da ajiyar zuciya,
sannan ya cire zoben dake hannun sa ya mika mata, cike da annashuwa ta amsa ta saka, sannan itama ta cire nata ta mika mishi, yace wannan shima zai kara taimaka mana akoda yaushe wajen tunawa da juna,
ajiyar zuciya fatima tayi, tace hakane, kamal ya jefo mata wani kallo cikin yanayi na tausayi, yace tawan zan rike miki amana bazan soyayya da kowace mace ba, saboda haka kema inason ki rike min irin wannan alkawarin,
cikin sassanyar murya tace hubby kada ka damu zan rike maka amana aduk inda nake a fadin duniyar nan, kamal yay murmushi yace nagode Allah ya barmu tare, tace amin, fira su cigaba dayi har lokacin wucewar ta yayi,
kanta tsaye ta shiga cikin gida, kamal na tsaye jikin motar sa yana jiran ta,
tana shiga gida ta shiga dakin mom domin suyi bankwana, rungume ta tayi tana kuka, hajia tace to kiyi shiru haka ko, da sauri nusaiba da bashir su dauka mata kayan ta zuwa kofar gida,
but kamal ya bude ya saka kayan, har wajen mota hajia ta rako fatima, kamal na ganin fitowar su da sauri yazo cikin ladabi ya gasshe da hajia,
kofa ya budewa fatima ta shiga gidan gaba, nusaiba da bashir su zauna a kujerar baya sannan yay ma motar key su wuce,
jim kadan suka isa school din, suna zuwa su iske students kowa ya hallara motocin tafiyar kawai ake jira, jikin wata bishiya kamal da fatima suje su sami kujera su zauna, babu abinda su keyi sai musayar kalaman soyayya,
jim kadan motocin daza su kwashe su suka iso, motar daza ta dauki su fatima na isowa kamal ya rakota har bakin kofar motar, tana zama ya kalli yusif dake zaune kusa da ita yace abokina ga kanwa nai maka ka kula min da ita, murmushi yusif yayi yace kar ka damu,
kowa na gama shiga direba yay key su kama hanya, kamal da fatima sai kallon juna suke ta mirror har motar ta kule,
kamal na tsaye ya dafa motar sa yana tunanin ta, kadan nusaiba tai murmushi tace yaya kamal ai sun wuce mutafi ko, numfashi yaja sannan yay murmushi shima yace ku shiga mu wuce,
da sauri su shiga motar ya mayar dasu gida,
misalin karfe biyun rana kamal yakira ta awaya, tana dubawa tace dan halak kamar kasan kai nake tunani, tana dagawa tace hello hubby,
yace na'am kun isa kuwa? tace aa wallahi har yanzu muna hanya, yace wai ashe garin da nisa, tace wallahi kuwa, yace to shi kenan Allah ya sauke ku lafiya, tace amin,
yace to saina kara kiran ki zuwa anjima, tace ok hubby nagode,
from the experience of jamilu zazzau
WhatsApp 08104550703










No comments:
Write comments