Fateema Habeeb 02
na
Jamilu el hussain zazzau
dedicated to
Amina baba kaduna
Suna gama cin abincin hajia ta rikewa bashir hannu su wuce daki, jim kadan suma su fatima suka tashi suka wuce daki, suna shiga daki su wuce toilet kowa tai brush, sannan su dawo kowa ta saka kayan bacci su kwanta,
ringing fatima taji wayar ta tayi, tana dubawa taga sahibin ne yakira, murmushi tayi ta daga, sannan su fara dibar firar soyayya,
6:00am na asuba fatima ta farka, tana duba agogo taga lokaci yaja, da sauri ta yunkura ta mike ta nufi toilet ta kama ruwa sannan tai alwala ta fito, kanta tsaye ta dauko dadduma ta shimfida tai sallah, tana idarwa taje ta tashi nusaiba, tace tashi kije kiyi sallah lokaci ya kusan kurewa, da sauri itama nusaiba ta tashi ta nufi toilet,
8:00am fatima ta shiga wanka, tana fitowa taje gaban mirror, kusan 20 mint tana zaune a gaban mirror tana makeup, har nusaiba ta fito daga wanka fatima na zaune tana kwalliya,
murmushi nusaiba tayi, tace anty irin wannan makeup haka sai kace zaki gidan biki, yatsine fuska fatima tayi gami da jefo mata harara, tace ina ruwanki, kadan nusaiba ta saki fuska tace Allah ya baki hakuri, suna gama makeup kowa ta saka kaya suka wuce breakfast,
suna gama karyawa fatima ta wuce daki ta dauko bag dinta, tana fitowa kanta tsaye tanufi dakin hajia, kallon ta hajia tayi tace har kin shirya? eh mom, hajia tace to sai kin dawo, tace to,
tana fitowa daga dakin hajia ta wuce dakin dad dinsu, tun daga kofa tai sallama, zaune yake yana tasbihi ya amsa, cikin ladabi ta gasshe shi, yace har kinyi shirin school din? tace eh dad, yace ok adawo lafiya, tace Allah yasa, tana fitowa kanta tsaye tanufi kofar gida, dai dai lokacin direba na tsaye a jikin mota yana jiranta, fuska a sake tai murmushi ta kalle shi tace muje ko, yace to, da sauri ya bude mata kofa ta shiga yay key su kama hanya,
20 mint suka isa school din, waje ya samu yay parking ta sauko, kallo ta watso mishi tace kaje zuwa anjima kadan saika dawo ka dauke ni, yace to, kanta tsaye ta nufi hole din daza suyi taron,
tun daga nesa ta hangi kawar ta kadija, fuska cike da annuri ta daga mata hannu friend, atare sukai murmushi, sannan taje kusa da ita ta zauna,
jim kadan lecturers suka shigo wajen taron, bayan anyi addu'a farfesa gambo yafara bayani kamar haka,
barkan mu da wannan lokaci, ina mai farincikin taya ku murna na samun damar hada degree dinku, saboda haka ina kira agareku kowa ya zage dantse yayi ma kasa aiki tukuru a kowani fanni da aka tura shi,
jim kadan bayan gama taron aka rufe da addu'a a tashi,
atare fatima da kadija suka fito, suna tafiya suna fira, dai dai lokacin direba na tsaye a park yana jiran ta, kadan ta saki fuska ta kalle shi tace har ka dawo? yace eh tun dazu ina nan ai, tace eyyah sorry ko, nan suka bude motar suka zauna a kujerar baya ita da kadija, key direba yayi su kama hanya,
dai dai junction din da kadija zata sauka direba yay parking ta sauko, fatima ta kalleta tace to friend sai munyi waya, kadija tace to kigai da gida, nan direba yay key su cigaba da tafiya,
suna isa bakin gate yay horn, da sauri megadi ya taso ta bude musu gate su shige, yana parking ta sauko, kanta tsaye ta nufi cikin gida,
from the experience of jamilu zazzau
WhatsApp 08104550703
na
Jamilu el hussain zazzau
dedicated to
Amina baba kaduna
Suna gama cin abincin hajia ta rikewa bashir hannu su wuce daki, jim kadan suma su fatima suka tashi suka wuce daki, suna shiga daki su wuce toilet kowa tai brush, sannan su dawo kowa ta saka kayan bacci su kwanta,
ringing fatima taji wayar ta tayi, tana dubawa taga sahibin ne yakira, murmushi tayi ta daga, sannan su fara dibar firar soyayya,
6:00am na asuba fatima ta farka, tana duba agogo taga lokaci yaja, da sauri ta yunkura ta mike ta nufi toilet ta kama ruwa sannan tai alwala ta fito, kanta tsaye ta dauko dadduma ta shimfida tai sallah, tana idarwa taje ta tashi nusaiba, tace tashi kije kiyi sallah lokaci ya kusan kurewa, da sauri itama nusaiba ta tashi ta nufi toilet,
8:00am fatima ta shiga wanka, tana fitowa taje gaban mirror, kusan 20 mint tana zaune a gaban mirror tana makeup, har nusaiba ta fito daga wanka fatima na zaune tana kwalliya,
murmushi nusaiba tayi, tace anty irin wannan makeup haka sai kace zaki gidan biki, yatsine fuska fatima tayi gami da jefo mata harara, tace ina ruwanki, kadan nusaiba ta saki fuska tace Allah ya baki hakuri, suna gama makeup kowa ta saka kaya suka wuce breakfast,
suna gama karyawa fatima ta wuce daki ta dauko bag dinta, tana fitowa kanta tsaye tanufi dakin hajia, kallon ta hajia tayi tace har kin shirya? eh mom, hajia tace to sai kin dawo, tace to,
tana fitowa daga dakin hajia ta wuce dakin dad dinsu, tun daga kofa tai sallama, zaune yake yana tasbihi ya amsa, cikin ladabi ta gasshe shi, yace har kinyi shirin school din? tace eh dad, yace ok adawo lafiya, tace Allah yasa, tana fitowa kanta tsaye tanufi kofar gida, dai dai lokacin direba na tsaye a jikin mota yana jiranta, fuska a sake tai murmushi ta kalle shi tace muje ko, yace to, da sauri ya bude mata kofa ta shiga yay key su kama hanya,
20 mint suka isa school din, waje ya samu yay parking ta sauko, kallo ta watso mishi tace kaje zuwa anjima kadan saika dawo ka dauke ni, yace to, kanta tsaye ta nufi hole din daza suyi taron,
tun daga nesa ta hangi kawar ta kadija, fuska cike da annuri ta daga mata hannu friend, atare sukai murmushi, sannan taje kusa da ita ta zauna,
jim kadan lecturers suka shigo wajen taron, bayan anyi addu'a farfesa gambo yafara bayani kamar haka,
barkan mu da wannan lokaci, ina mai farincikin taya ku murna na samun damar hada degree dinku, saboda haka ina kira agareku kowa ya zage dantse yayi ma kasa aiki tukuru a kowani fanni da aka tura shi,
jim kadan bayan gama taron aka rufe da addu'a a tashi,
atare fatima da kadija suka fito, suna tafiya suna fira, dai dai lokacin direba na tsaye a park yana jiran ta, kadan ta saki fuska ta kalle shi tace har ka dawo? yace eh tun dazu ina nan ai, tace eyyah sorry ko, nan suka bude motar suka zauna a kujerar baya ita da kadija, key direba yayi su kama hanya,
dai dai junction din da kadija zata sauka direba yay parking ta sauko, fatima ta kalleta tace to friend sai munyi waya, kadija tace to kigai da gida, nan direba yay key su cigaba da tafiya,
suna isa bakin gate yay horn, da sauri megadi ya taso ta bude musu gate su shige, yana parking ta sauko, kanta tsaye ta nufi cikin gida,
from the experience of jamilu zazzau
WhatsApp 08104550703










No comments:
Write comments