Fateema Habeeb 07
na
Jamilu el hussain zazzau
dedicated to
Amina baba kaduna
su fatima na shiga staff kowannen su yaka shirya lesson plan din shi, ana dawowa daga break kowannen su ya duba time table ya tafi class din da yake dashi, kai tsaye fatima ta nufi ss 3B rike da books a hannun ta,
SS 3B shine class din dake da wani student mai suna Habeeb sani, habeeb dalibi ne mai kokari sannan ga kaifin basira, yana da tsafta kuma yana da natsuwa,
cikin siririyar murya fatima tai sallama ta shigo class din, jin sautin muryar fatima yasa habeeb ya dago kai da sauri domin yaga wacece haka,
soyayya kenan, da kallon farko yaji ya afka wani irin ya nayi akanta, tashi guda zuciyar sa tafara jero mishi wasu tagwayen tunani, cewa habeeb wannan ba kalar ka bace, domin ta nada degree kaiko ko secondary school baka gama ba,
daga ganinta diyar masu halice, kai kuwa dan gidan talaka ne fitik, wadan nan suna jerin tunanin da suyi ta yawo a cikin zuciyar habeeb daga ganin fatima,
atare students su mike su gasshe ta, tace ku zauna, tashi guda kyau da kwarjin fatima ya haska duk wani students dake cikin class din, mazan class din na tunanin ina ma ace students ce ita suyi soyayya, matan kuma na kwadayin kulla kawance da ita,
da sauri class captain ya dauko dosta ya share mata black bord, chalk fatima ta dauka ta sami gefen black bord din ta rubuta sunan subject din da zatai musu, geography, sannan ta dawo kasan shi ta rubuta sunan topic earth revolution,
tana gama rubutawa ta juyo ta kalli students, tace kafin mu shiga lesson inason kowannen ku ya tashi yay min introducing din kan shi, ta nuna kujerar farko tace bari mufara daku,
anan kowa ya tashi yana fadin sunan sa dana mahaifin sa, seat by seat har akazo kan habeeb, habeeb na mikewa domin gabatar da sunan sa yaji kansa ya juye, domin tunda sukai ido biyu da fatima yaji wani kibiyar so ya soki zuciyar shi,
tashi guda yaji jikin sa yay sanyi, gaban sa sai faduwa ya keyi kamar wanda yay laifi, shiru kawai yayi ya kasa cewa komai, kallo fatima ta watso mishi tace kai sauri kai muke jira, tsit class din yayi kowa yay shiru ya koma kallon habeeb,
ganin haka yasa fatima tace class ko kurma ne? students suce aa anty ba kurma bane yana magana, tace ok zauna tunda bazaka fadi sunanka ba, zaunawa habeeb yayi, haka a tsallake shi na kusa dashi su cigaba har agama,
kallo ta watso ma habeeb tace malam naji sunan kowa, kai kadai ne banji naka ba, kadan habeeb ya sunkuyar da kansa kasa, ganin haka yasa students da sauri suce malama sunan shi habeeb,
yatsine fuska fatima tayi, tace ku rufe min baki shi baida baki ne? matsawa tayi zuwa wajen shi ta dafa kan shi tace hala baka jin dadi ne? kadan ya dago kai yace eh, jikina ne yadan canza min,
tace eyyah sorry, kasha magani ko? kai ya girgida yace aa, tace to jeka amsa magani mana, kadan ya numfasa yace bakowani irin cuta ake samun maganin sa acikin school ba,
kallo ta wurgo mishi tace wani irin cuta ne haka? kadan yay ajiyar zuciya yace Allah kadai yasan abinda ke damuna, na dan lokaci kadan fatima tai shiru gami da ajiyar zuciya, tace to Allah ya baka lafiya, yace amin,
from the experience of jamilu zazzau
WhatsApp 08104550703
na
Jamilu el hussain zazzau
dedicated to
Amina baba kaduna
su fatima na shiga staff kowannen su yaka shirya lesson plan din shi, ana dawowa daga break kowannen su ya duba time table ya tafi class din da yake dashi, kai tsaye fatima ta nufi ss 3B rike da books a hannun ta,
SS 3B shine class din dake da wani student mai suna Habeeb sani, habeeb dalibi ne mai kokari sannan ga kaifin basira, yana da tsafta kuma yana da natsuwa,
cikin siririyar murya fatima tai sallama ta shigo class din, jin sautin muryar fatima yasa habeeb ya dago kai da sauri domin yaga wacece haka,
soyayya kenan, da kallon farko yaji ya afka wani irin ya nayi akanta, tashi guda zuciyar sa tafara jero mishi wasu tagwayen tunani, cewa habeeb wannan ba kalar ka bace, domin ta nada degree kaiko ko secondary school baka gama ba,
daga ganinta diyar masu halice, kai kuwa dan gidan talaka ne fitik, wadan nan suna jerin tunanin da suyi ta yawo a cikin zuciyar habeeb daga ganin fatima,
atare students su mike su gasshe ta, tace ku zauna, tashi guda kyau da kwarjin fatima ya haska duk wani students dake cikin class din, mazan class din na tunanin ina ma ace students ce ita suyi soyayya, matan kuma na kwadayin kulla kawance da ita,
da sauri class captain ya dauko dosta ya share mata black bord, chalk fatima ta dauka ta sami gefen black bord din ta rubuta sunan subject din da zatai musu, geography, sannan ta dawo kasan shi ta rubuta sunan topic earth revolution,
tana gama rubutawa ta juyo ta kalli students, tace kafin mu shiga lesson inason kowannen ku ya tashi yay min introducing din kan shi, ta nuna kujerar farko tace bari mufara daku,
anan kowa ya tashi yana fadin sunan sa dana mahaifin sa, seat by seat har akazo kan habeeb, habeeb na mikewa domin gabatar da sunan sa yaji kansa ya juye, domin tunda sukai ido biyu da fatima yaji wani kibiyar so ya soki zuciyar shi,
tashi guda yaji jikin sa yay sanyi, gaban sa sai faduwa ya keyi kamar wanda yay laifi, shiru kawai yayi ya kasa cewa komai, kallo fatima ta watso mishi tace kai sauri kai muke jira, tsit class din yayi kowa yay shiru ya koma kallon habeeb,
ganin haka yasa fatima tace class ko kurma ne? students suce aa anty ba kurma bane yana magana, tace ok zauna tunda bazaka fadi sunanka ba, zaunawa habeeb yayi, haka a tsallake shi na kusa dashi su cigaba har agama,
kallo ta watso ma habeeb tace malam naji sunan kowa, kai kadai ne banji naka ba, kadan habeeb ya sunkuyar da kansa kasa, ganin haka yasa students da sauri suce malama sunan shi habeeb,
yatsine fuska fatima tayi, tace ku rufe min baki shi baida baki ne? matsawa tayi zuwa wajen shi ta dafa kan shi tace hala baka jin dadi ne? kadan ya dago kai yace eh, jikina ne yadan canza min,
tace eyyah sorry, kasha magani ko? kai ya girgida yace aa, tace to jeka amsa magani mana, kadan ya numfasa yace bakowani irin cuta ake samun maganin sa acikin school ba,
kallo ta wurgo mishi tace wani irin cuta ne haka? kadan yay ajiyar zuciya yace Allah kadai yasan abinda ke damuna, na dan lokaci kadan fatima tai shiru gami da ajiyar zuciya, tace to Allah ya baka lafiya, yace amin,
from the experience of jamilu zazzau
WhatsApp 08104550703










No comments:
Write comments