Fateema Habeeb 09
na
Jamilu el hussain zazzau
dedicated to
Amina baba kaduna
kawa exam master din school din nanne yakira ni har office din shi yafada min cewa yana sona, kadan kadija taja numfashi tace toke me kice mishi? no ban bashi amsa ba, kawai ce masa nayi ya bari zanyi shawara,
ke kuwa meya hana ki bashi amsa lokacin? kallo fatima ta watso mata, tace wani irin amsa kike ganin ya dace na bashi? murmushi kadija tayi, tace kawai kice kin amince, da sauri fatima ta katseta tace bazan iya wannan shiriritar ba, domin zuciya ta bata da masaukin sakonnin kowa idan bana kamal ba,
kadija tace to shikenan sai kiyi tunanin amsar da zaki bashi, numfashi fatima taja gami da gyara kwanciya taja mayafi,
one week letter, exam master ya sake kiran fatima zuwa office din shi, bayan sun gaisa yace copper naji ki shiru ko har yanzu baki gama yanke shawarar bane? kallo ta watso mishi tace sir kayi hakuri inada wanda nake so, kuma gaskiya mun shaku sosai,
yatsine fuska yayi yace haba fatee kar kiyi min haka mana, ko dai ban miki bane? no sir bahaka nake nufi ba, anriga anmin miji, kai ya girgida yace a zahirin gaskiya bazan iya hakura dake ba, kallo ta watso mishi tace oh haka kake gani? yace of course,
jin haka yasa tai wuf ta fice daga office din tanufi staff, tana shiga staff ta iske copper yusif da kadija zaune suna fira, ganin ta cikin yanayi na damuwa yasa kadija ta tambayeta kawa meke faruwa? muryar ta na rawa ta fada musu,
murmushi kadija tayi, tace ba soyayyar wasa bace kawai saida na fada miki ki amince kin ki gashi yana son ya takura miki, bata rai copper yusif yayi ya kalli kadija yace haba meyasa kike irin wannan maganar ne? fada miki tayi soyayya ya kawo ta, please ki daina irin wannan,
kallon fatima yayi yace sorry ko, kada ki damu idan ya sake aikawa kizo kar kije, idan kiga zai takura miki ki sanar dani, thanks brother tace, sannan ta sami waje ta zauna,
cikin kan kanin lokaci da yawan malaman school din su shiga nunawa fatima soyayyar su afili sam taki amince wa, haka shima a bangaren habib kullum soyayyar fatima kara jefa shi cikin rudani ta keyi saide kash shiya kasa furta mata, domin yana tsoron sakamakon dazai biyo baya,
zaune habib suke shida friend din shi abdurrahaman suna fira, yace abokina dama ko akwai tambayar da nake son nai maka? kadan habib ya saki fuska yace ina jinka? abdurrahaman yace a gaskiya abokina kwana biyu na kasa gane maka, domin duk ka canza, mu'amullar ka ba irin daba, meke damunka ne?
nadan lokacin kadan habib yay shiru, sannan ya dago kai ya kalle shi yace shikenan tambayar naka? abdurrahaman yace eh, numfashi habib yaja gami da cewa gaskiya bani da cikakkiyar amsar dazan iya gamsar dakai,
kallo abdurrahaman ya watso mishi yace me kake nufi da haka, bayan ka daina mayar da hankali a class ko notes a bayar bakason yi,
bata rai Habeeb yayi yace na fada maka bansani ba, kuma banson karin wasu tambayoyi akai, abdurrahaman yace ok haka kafiso? habib yace eh, yace to shikenan idan ta fasu zamu ji ai,
murmushi habib yayi yace da yafi maka alheri, sannan su cigaba da firar su,
yanayi da tsarin zubin hallitar fatima dolene mutane suyita fadawa soyayyar ta batare da sun ankare ba, wannan dalilin ne yasa shima Habeeb ke yawan tsintar kansa acikin rudani saboda yawan tunaninta da yakeyi, domin daka ganshi zaka iya fuskantar cewa yana cikin damuwa,
from the experience of jamilu zazzau
WhatsApp 08104550703
na
Jamilu el hussain zazzau
dedicated to
Amina baba kaduna
kawa exam master din school din nanne yakira ni har office din shi yafada min cewa yana sona, kadan kadija taja numfashi tace toke me kice mishi? no ban bashi amsa ba, kawai ce masa nayi ya bari zanyi shawara,
ke kuwa meya hana ki bashi amsa lokacin? kallo fatima ta watso mata, tace wani irin amsa kike ganin ya dace na bashi? murmushi kadija tayi, tace kawai kice kin amince, da sauri fatima ta katseta tace bazan iya wannan shiriritar ba, domin zuciya ta bata da masaukin sakonnin kowa idan bana kamal ba,
kadija tace to shikenan sai kiyi tunanin amsar da zaki bashi, numfashi fatima taja gami da gyara kwanciya taja mayafi,
one week letter, exam master ya sake kiran fatima zuwa office din shi, bayan sun gaisa yace copper naji ki shiru ko har yanzu baki gama yanke shawarar bane? kallo ta watso mishi tace sir kayi hakuri inada wanda nake so, kuma gaskiya mun shaku sosai,
yatsine fuska yayi yace haba fatee kar kiyi min haka mana, ko dai ban miki bane? no sir bahaka nake nufi ba, anriga anmin miji, kai ya girgida yace a zahirin gaskiya bazan iya hakura dake ba, kallo ta watso mishi tace oh haka kake gani? yace of course,
jin haka yasa tai wuf ta fice daga office din tanufi staff, tana shiga staff ta iske copper yusif da kadija zaune suna fira, ganin ta cikin yanayi na damuwa yasa kadija ta tambayeta kawa meke faruwa? muryar ta na rawa ta fada musu,
murmushi kadija tayi, tace ba soyayyar wasa bace kawai saida na fada miki ki amince kin ki gashi yana son ya takura miki, bata rai copper yusif yayi ya kalli kadija yace haba meyasa kike irin wannan maganar ne? fada miki tayi soyayya ya kawo ta, please ki daina irin wannan,
kallon fatima yayi yace sorry ko, kada ki damu idan ya sake aikawa kizo kar kije, idan kiga zai takura miki ki sanar dani, thanks brother tace, sannan ta sami waje ta zauna,
cikin kan kanin lokaci da yawan malaman school din su shiga nunawa fatima soyayyar su afili sam taki amince wa, haka shima a bangaren habib kullum soyayyar fatima kara jefa shi cikin rudani ta keyi saide kash shiya kasa furta mata, domin yana tsoron sakamakon dazai biyo baya,
zaune habib suke shida friend din shi abdurrahaman suna fira, yace abokina dama ko akwai tambayar da nake son nai maka? kadan habib ya saki fuska yace ina jinka? abdurrahaman yace a gaskiya abokina kwana biyu na kasa gane maka, domin duk ka canza, mu'amullar ka ba irin daba, meke damunka ne?
nadan lokacin kadan habib yay shiru, sannan ya dago kai ya kalle shi yace shikenan tambayar naka? abdurrahaman yace eh, numfashi habib yaja gami da cewa gaskiya bani da cikakkiyar amsar dazan iya gamsar dakai,
kallo abdurrahaman ya watso mishi yace me kake nufi da haka, bayan ka daina mayar da hankali a class ko notes a bayar bakason yi,
bata rai Habeeb yayi yace na fada maka bansani ba, kuma banson karin wasu tambayoyi akai, abdurrahaman yace ok haka kafiso? habib yace eh, yace to shikenan idan ta fasu zamu ji ai,
murmushi habib yayi yace da yafi maka alheri, sannan su cigaba da firar su,
yanayi da tsarin zubin hallitar fatima dolene mutane suyita fadawa soyayyar ta batare da sun ankare ba, wannan dalilin ne yasa shima Habeeb ke yawan tsintar kansa acikin rudani saboda yawan tunaninta da yakeyi, domin daka ganshi zaka iya fuskantar cewa yana cikin damuwa,
from the experience of jamilu zazzau
WhatsApp 08104550703










No comments:
Write comments